Hukumar kula da bakin haure ta Majalisar Dinkin Duniya, tace wasu ‘yan kungiyar Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a kan sojoji a Arewa maso Gabashin Najeriya, inda suka kashe kuma ya raunata ma’aikatan jinkai da yan sanda, inji rahoton wakilyar Muryar Amurka a Geveva Lisa Schlein.