Wani harin sojan jiragen sama na kasashen waje da aka kai kudancin lardin Helmand dake Afghanistan, ya kashe mutane akalla 17 a bisa kuskure, tare da kuma raunata wasu 14.
A wani al'amari mai nuna yiwuwar a samu barkewar tashin hankali a Gabas Ta Tsakiya, kasar Amurka ta umurci wa'aikatanta da ke kasar Iraki, wadanda ayyukansu ba irin na gaggawa ba ne da su gaggauta ficewa daga Imai makwabtaka da Iran da ya fici daga Iran
A wani al'amari mai kama da neman yayyafa ruwa ma al'amarin da ya zafafa, Shugaban Amurka Donald Trump ya ce har yanzu Amurka da China na tuntubar juna, duk kuwa da cewa an samu baraka a tattaunawar baya.
A kasar Afrika Ta Kudu, Dukkan alamu na cewa Jam’iyyar ANC wato (African National Congress) na dab da sake lashe zabe don ci gaba da rike kujerar shugabancin kasar a karo na shidda a jere, bayan zaben ‘yan majalisar dokoki da aka yi a ranar Larabar da ta gabata.
A yau ake kada kuri'u a kasar Afrika ta Kudu, wanda zai bayyanar da makomar siyasar kasar.
An kai wani mummunan hari a wani dadadden masallacin Sufaye mai suna Data Darbar da ke birnin Lahore na kasar Pakistan a yau dinnan Laraba.
Rundunar sojojin saman Najeriya ta kaddamar da wani Sabon sansani a Birnin Gwari, tare da tura jiragen yaki a yankin don sake sabon damarar ci gaba da tunkarar ta'addancin 'yan bindiga dadi.
Firayim Ministar kasar New Zealand na dab da zama amarya bayan da saurayin da ya dade yana nemanta yayi mata tayin aure.
Fadar shugaban Amurka ta White House ta ce a mako mai zuwa wasu manyan jami’an Amurka za su je kasar China, domin ci gaba da tattaunawa don samar da masalaha tsakanin kasashen biyu a fannin cinikayya.
Shugaban kasar Koriya ta arewa Kim Jong-un, ya isa yankin gabashin Rasha don ganawar sa ta farko da Vladimir Putin, wanda Kim ya ce shine mataki na farko don kusantar dangantaka da Moscow.
Domin Kari