A Jamhuriyar Nijer bayan da a yammacin jiya, 15 ga watan Afrilu, Kirista suka yi addu’oin raya Babbar Juma’a da ke daidai da zagayowar ranar mutuwar Yesu Almasihu, a ci gaba da shagulgulan bukukuwan Ista na shirin gudanar da taron sujjada a gobe Lahadi.