Wata kotun tarayya a Abuja, Najeriya, ta ba da belin daya daga cikin masu jagorar fafutikar samar da kasar Biafra, Nnamdi Kanu, bisa dalilai na rashin lafiya, kamar yadda shafukan yanar gizon jaridun Najeriya da suka hada da Daily Trust da Punch suka wallafa a yau.