Kocin tawagar kwallon kafar Ghana, C.K. Akonnor, ya fitar da jerin sunayen 'yan wasa 23 da za su yi wasan cancantar shiga gasar cin kofin kasashen Afrika da kasar Sudan.
Dan wasan Super Eagles da ya taka rawar gani a wasannin shiga gasar cin kofin Afrika, Victor Osimeh, shi ne na farko a jerin sunayen ‘yan wasa da kocin Najeriya Gernot Rohr ya gayyace su domin karawa da Sierra Leon a wasan cancantar shiga gasar cin kofin Afirka.
Hukumar kula da harkokin kwallon kafar Afirka, CAF, ta tabbatar da cewar shugaban hukumar Ahmad Ahmad ya kamu da cutar COVID-19.
Shugaban Amurka Donald Trump ya fadawa manema labarai a jiya Laraba cewa kuru’un da yake samu a jihohin da ake kira da filin daga sun haura manyan binciken jin ra’ayi dake nuna tsohon mataimakin shugaban kasa Joe Biden na kasa shi.
Daya da cikin manyan kungiyoyin Firimiya lig din Ghana, wacce ta taba lashe kofin zakarun Afrika, Accra Hearts of Oak, mai lakabin “Phobia” ta sanar da nadin wani dan kasar Portugal Carlos Manuel Vaz Pinto a matsayin sabon kocin kungiyar.
A jiya Litinin hukumar kiwon lafiya ta duniya ta WHO ta sake yiwa kasashe kashedi cewa a daina saka siyasa a harkar annobar COVID-19, tana mai cewa yin haka na kawo rudani da rashin girmama masana kimiya kana cutar na kara ta’azzara.
Manyan 'yan takarar shugabanci kasar Amurka Donald Trump na Jam'iyar Republican da abokin karawarsa Joe Biden sun dukufa wajen sukar juna musamman game da annobar coronavirus gabannin zaben na 3 ga watan Nuwamba.
Gwamnatin jihar Kaduna dake arewacin Najeriya ta kafa dokar hana zirga zirga ta sa’o’i 24 a cikin jihar, lamarin da yasa shugabannin addinai suka bayyana rashin amincewar su da wannan mataki da gwamnatin jihar ta dauka, suna cewa ba a kai ga wannan matsayi ba tukuna.
Biyo bayan kazancewar da wasoson da jama'a ke yi a wuraren ajiye kayayyakin gwamnati, yanzu haka gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Umaru Fintiri ya yiwa al'umman jihar jawabi tare da kafa dokar hana fita.
Gwamnatin Najeriya tace tana daukar matakaI na biyan bukatun da masu zanga zangar END SARS suka bayar amma za ta gudanarda bincike duk Wadanda aka samu da hannu ga sauya akalar zanga zangar zuwa ayukkan ta'addanci zasu fuskanci hukumci.
Akwai yiwuwar shugaban hukumar kwallon kafar Afrika ta CAF Ahmad ka iya samun wa’adi na biyu, na jagorancin hukumar, yayin da kasashe 46 cikin 54 mambobin hukumar suka bukaci ya sake tsayawa takarar shugabancin hukumar.
Dan wasan Barcelona Ansu Fati ya kafafa damarsa a tarihin wasan jikakkiyar hamayya ta El-Clasico.
Hukumar kwallon kafar Ghana (GFA) ta yi gargadi ga klob klob da ‘yan wasa da alkalan wasa da jami’an kungiyoyin wasa da jami’an hukumar shirya wasanni das u daina shiga wasan dab a hukumar ce ta shirya shi ba.
Dan wasan tsakiyar Najeriya John Ogu ya yi kira ga kungiyar Super Eagles da su fasa yin wasansu na gaba domin nuna kalubalantar gwamnatin kasar.
Dazun nan aka kammala fafatawar jikakkiyar hamayya ta El Clasico inda Real Madrid ta lallasa Barcelona da ci uku da daya a yau Asabar a wasan La Liga na kasar Spain.
Yau alhamis za a gudanar da muhawara ta biyu kuma a karshe tsakanin 'yan takarar shugaban kasar Amurka kafin zaben shugaban kasa da za a gudanar ranar uku ga watan Muwamba.
Helkwatan rundunar sojan Nigeria ta kaddamar da wani shiri da ake kira “Crocodile Smile” dan yaki da masu aikata laifaffuka ta yanar gizo da wasu miyagun ayyuka da al’umma ke aiwatarwa a duk fadin Nigeria.
Hasashen da shugaban Amurka Donald Trump cewa za a samar da maganin rigakafin coronavirus kafin ranar uku ga watan Nuwamba da za a yi zabe ba zai cika ba.
Kasar Kenya na fuskantar barazanar zagaye na biyu na yaduwar cutar coronavirus inda alkalumar wadanda ke dauke da cutar ke kara hauhawa.
Yayin da aka shiga mako na biyu matasa na zanga zanga a Najeriya domin nuna damuwar su dangane da yadda ‘yan sanda ke gudanar da ayyukan su da kuma lamura masu nasaba da rashin tsaro, kwararru na ci gaba da bayyana hanyoyin da ya kamata a magance matsalolin da masu zanga zangar ke magana akai.
Domin Kari