Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Shugabannin Jami'o'i A Kenya Sun Zauna Domin Gano Halin Da Dalibai Ke Ciki


Linda Ochiel
Linda Ochiel

Daliban jami'o'i a Kenya, abubuwan da suke koya sun wuce maganar karatu da lokutan Jarrabawa ko kuma Karatun dare, Wasu shugabannin a Jami’o'i a sun yi zaman ganawa a Nairobi a wannan mako domin tattauna akan batututwa da suka shafi daliban , ciki har da Tashe tashen hankula, Manyan Laifuffuka da kuma wankin-kai da kuma Tsatstsauran ra’ayi.

Linda Ochiel shugabar kwamitin Hadakai da kuma gudanarwar ta kasa tayi Magana da shugabannin dalibai wajen su 60 na jami’o’I daga kewayen Keny, Jami’ar Nairobi a Yau Laraba domin tattaunawa a kan abubuwan da suka shafi dalibai akwaleji. Juya kwakwalwa da kuma Mummunan tashin hankalin matasa da kuma tsatstsauran ya’ayi sune abubuwa masu muhimmanci da aka tattauna akai.

Ochiel tace “ wankin-kai ba wai yana faruwa ne daga kungiyoyin yan ta’adda irinsu Al-Shabab da Da’esh ba ne kadai, ‘Yan Siyasa da sauran suna zuga matasa su aikata ta’addanci akan sauran Kabilu da basa tare dasu domin cimma burin sun a siyasa. Musamman yayin da ake gudanar da zabe.

An sanya ranar zabe a kasar Kenya a watan Agusta na Shekarar 2017.

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 3:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 2:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG