Ma'aikatan Ceto A Indiya Sun Zaro Wani Yaro Daga Rami A Ginin Da Ya Rushe
Ma'aikatan ceto sun yi murna yayin da aka zaro wani yaro mai shekaru hudu da rai daga ramin ginin da ya rushe a Mahad, India, Talata, 25 ga Agusta, sa'o'i bayan da ginin bene mai hawa biyar ya rushe ya kashe mutane 11 tare da binne wasu 60. Wasu 'yan rukunin dama sun tsere saboda COVID-19
Labarai masu alaka
Zangon shirye-shirye
-
Fabrairu 28, 2025
Sarkin Musulmin Najeriya Ya Tabbatar Da Ganin Watan Ramadan
-
Fabrairu 05, 2025
Gobara Ta Kashe Almajirai 17, Wasu 15 Sun Jikkata A Zamfara
-
Disamba 31, 2024
Waiwaye Kan Labarai Da Suka Daukar Hankali A 2024
-
Disamba 20, 2024
Ana Ci Gaba Da Fama Da Karancin Takardan Naira A Najeriya
-
Disamba 20, 2024
Hira Da Audu Bulama Bukarti A Birnin Landan Na Kasar Birtaniya
Facebook Forum