A Indiya Wata Damisa Ta Haifi 'Ya'yanta A Cikin Bukkan Manoma
Wata damisa ta zabi bukka daga wurin manomi inda ta haifi 'ya 'ya hudu a wani kauye da ke yankin Nashik na Yammacin Indiya, in ji jami'an gandun daji. Mazauna kauyen sun nuna damuwa game da sabbin baƙi kuma sun nemi a cire su, wani jami'i ya ce ba za a iya cire kananan yaran ba domin jarirai ne.
Labarai masu alaka
Zangon shirye-shirye
-
Fabrairu 28, 2025
Sarkin Musulmin Najeriya Ya Tabbatar Da Ganin Watan Ramadan
-
Fabrairu 05, 2025
Gobara Ta Kashe Almajirai 17, Wasu 15 Sun Jikkata A Zamfara
-
Disamba 31, 2024
Waiwaye Kan Labarai Da Suka Daukar Hankali A 2024
-
Disamba 20, 2024
Ana Ci Gaba Da Fama Da Karancin Takardan Naira A Najeriya
-
Disamba 20, 2024
Hira Da Audu Bulama Bukarti A Birnin Landan Na Kasar Birtaniya
Facebook Forum