Hotunan gudanar da wani taro a Amurka, domin yin tuni kan sauran ‘yan matan makarantar Sakandare na garin Chibok da mayakan Boko Haram suka sace a jihar Borno da ke Arewa Maso Gabashin Najeriya a shekarar 2014.
'Yar Majalisa: Ba Za Mu Manta Da 'Yan Matan Chibok Ba
1
Isha Sasey Shahararriyar 'Yar Jarida Wadda Ta Rubuta Littafi Game Da 'Yan Matan Chibok
2
'Yar Majalisa Frederica S. Wilson: Ba Za Mu Manta Da 'Yan Matan Chibok Ba
3
Taron Tuna 'Yan Matan Chibok
4
Taron Tuna Wa Da 'Yan Matan Chibok
Facebook Forum