An rantsar da Dan Jam’iyyar Democrat Joe Biden, a yau Laraba a matsayin shugaban Amurka na 46 a Majalisar Amurka.
Mai nazarin harkokin mulki a kasashen Afrika farfesa Boube Na Mewa na jami’ar Diof dake Dakar, Senegal ya bayyana cewa, a ganin sa zaben Trump babban kuskure ne.
Shugaban Amurka mai barin gado Donald Trump ya yiwa mutane 73 afuwa tare da sauya hukunci wasu 70.
Yayin da mazauna lardin arewacin Najeriya ke fama da kalubalen tsaro da tattalin arziki da kuma rashin ayyukan yi, an kafa wata sabuwar kungiya da nufin farfado da martabar yankin na Arewa.
Gwamnan jihar Zamfara Bello Matawallen Maradun ya mayar da martani kan zargin da jam'iyyar APC ta yi masa kan cewa shi ne ke daukar nauyin ta'addanci a shiyyar Arewa maso yammacin Najeriya.
Kungiyar Malaman Jami'o'in Najeriya ta ASUU ta bada sanarwar janye yajin aikin da ta fara a watan Maris da ya gabata.
Yayin da ‘yan kungiyoyin gwagwarmayar shugabanci na gari a Najeriya ke caccakar matakan wasu gwamnonin arewacin Najeriya na rufe makarantunsu, dalibai a kwalejin nazarin ilimin aikin malinta ta Sa’adatu Rimi a Kano sun gudanar da zanga-zanga.
Shugaban Ghana mai ci Nana Akufo-Addo da kuma John Mahama abokin adawarsa su ne su ka mamaye neman takarar zaben tsakanin 'yan takara 12.
'Yan Adawa sun kauracewa zaben majalisar dokokin Venezuela bayan da suka yi zargin an tafka magudi.
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya amince ya gana da majalisar wakilai akan batun kalubalen tsaro da ake fuskanta a fadin kasar.
Domin Kari