Rahotanni daga Najeriya na cewa, kotun daukaka kara da ke Abuja, ta jingine hukuncin da wata kotun tribunal mai sauraren kararrakin zabe ta yanke, wanda ya soke nasarar da Gwamnan jihar Bayelsa Duoye Diri ya samu a zaben da aka yi a ranar 16 ga watan Nuwambar 2019.