Jami’an Amurka sun ce mummunan harin da Rasha ta kai bangaren yammacin kasar Ukraine jiya Lahadi, kusa da kan iyaka da Poland, wani abu ne da suka yi tsammani.
Mai fafutukar yaki da mulkin wariyar launin fata na Afirka ta Kudu, Archbishop Desmond Tutu, ya mutu yana da shekara 90.
Wasu 'Yan Najeriya sun gudanar da zanga zangar nuna goyon bayan kasar ta ci gaba da zama kasa daya dunkulalliya da masu neman a yi zaben raba gardama a gaban ofishin Majalisar Dinkin Duniya da ke brinin New York na Amurka.
Dalar Amurka na cigaba da tashin gauron zabi a Najeriya duk da barazanar cafke shugaban dandalin bayanan farashin canji na Aboki FX da gwamnan babban bankin Najeriya ya yi.
A yayin da kungiyar dattawan arewacin Najeriya ke ci gaba da jaddada matsayinta na cewa ba za a tilasta wa ‘yan yankin arewa siyasar karba-karba na dole ba, su ‘yan kudu ma na zaune daram kan matsayinsu na mayar da shugabancin Najeriya bayan mulkin shugaba Buhari yankin na su.
Taron na wannan shekara ya banbanta da yadda aka saba gani a shekarun baya, inda dubban mutane ke halartar wannan taro dake tattaro shugabannin kasashe da firai ministoci da manyan tawagogi da kuma wakilai na kungiyoyi masu zaman kansu zuwa nan birnin New York.
Domin Kari