Ranar ‘yancin aikin ‘yan jarida wani lokaci ne na bitar yanayin da ayyukan watsa labarai suka gudana a tsawon watanni 12 da suka shige.
A cikin shirin na wannan makon, kungiyar likitoci ta Médecins Sans Frontières ta yi kiran daukan matakin gaggawa don shawo kan barkewar cutar kyanda a jihar Bornon Najeriya, da wasu rahotanni.
A wani taron da ya hada masu ruwa da tsaki a fannin ilimi shugaban kasar Nijar Mohamed Bazoum ya gabatar da manufofinsa a fannin ilimi da nufin tattara shawarwarin da za su taimaka a magance tarin matsalolin sha’anin karatu a kasar na shekara da shekaru.
A Jamhuriyar Nijar, hafsan sojan da aka bayyana a matsayin wanda ake zargin ya jagoranci juyin mulki a watan Maris hade da wasu mukarrabansa sun fada hannun hukumomin kasar ta hanyar jami’an tsaron Jamhuriyar Benin
Abin al’ajabi ba ya karewa - A jihar Kano dake Arewacin Najeriya, an samu wani mutun da ya ce shekarunsa tara ya na zaman aure da aljana.
Domin Kari