Shirin 'Yan Kasa Da Hukuma na wannan makon na jihar Sokoto, inda al’ummar jihar ke korafin cewa sun fara fuskantar karancin ababen more rayuwa na yau da kullum, tun bayan kammala zabukan shugabanni a Najeriya a kwanakin baya.
Saurari shirin cikin sauti:
Your browser doesn’t support HTML5
YAN KASA DA HUKUMA: Wasu Al'ummar Jihar Sokoto Sun Koka Kan Karancin Ababen More Rayuwa Na Yau Da Kullum.mp3