Shirin Noma Tushen Arziki na wannan makon, zai kawo muku kashi na biyu na tattauna wa da daya daga cikin shugabannin manoma a jihar Jigawa, inda ya bayyana irin matsalolin da ke damun su, kama daga tsadar man fetur da na rayuwa da kuma satar kayan amfanin gona.
Saurari shirin cikin sauti:
Your browser doesn’t support HTML5
NOMA TUSHEN ARZIKI: Yadda Tsadar Man Fetur Ke Barazana Ga Manoman Najeriya 6'10.mp3