Shirin Manuniya na wannan makon ya duba maganar dage zaben gwamnoni da 'yan-majalissa a Najeriya da kuma kalubalen da aka fuskanta a zaben shugaban Kasa.
Kaduna, Najeriya —
Shirin Manuniya na wannan makon ya duba maganar dage zaben gwamnoni da 'yan-majalissa a Najeriya da kuma kalubalen da aka fuskanta a zaben shugaban Kasa.