Hotunan kaddamar da yaki da zazzabin cizon sauro a jihar Kaduna, Nuwamba 26, 2015
Yaki Da Zazzabin Cizo Sauro a Kaduna
Umar Sambo Kwasallo (Daraktan Hukumar Yaki Da Cututtuka Ta Jihar Kaduna A Karamar Hukumar Kaduna Ta Kudu)
Wani sashen mata da maza mahalarta taron kaddamarwa
Alhaji Abubakar Dankaka (Sarkin ungwan Rimi Kaduna) zaune a rumfa a lokacin kaddamarwa tare da sauran jama'a
Feshin maganin kashe sauro
Dr. Ibrahim A. Ahmad (consultant public health physician) Expert
Alhaji Abubakar Dankaka (Sarkin ungwan Rimi Kaduna)
Mata sun daga fastar kaddamarwa