Ganawar Shugaba Muhammadu Buhari da Iyayen 'yan matan chibok
Ministan mata ta Najeriya Hajiya Aisha Alhasan tana ganawa da tawagar 'yan rajin ganin an dawo da 'yan matan makarantar chibok, da 'yan ta'addan Boko Haram suke garkuwa da su. A wata ziyara da suka kai fadar shugaban kasa, a birnin tarayya Abuja ranar 14 ga watan Janairu 2016
Shugabar tawagar rajin kwato 'yan matan chibok Oby Ezekwesili da matai makiyar ta Aisha Yesufu, a ziyarar da suka kai fadar shugaban kasa ranar Alhamis Abuja, Najeriya, Janairu 14, 2016.
Wasu daga cikin iyayen yaran da 'yan ta'adda suka sace a makarantar Chibok, a wata ganawa da shugaban kasa Muhammadu Buhari a fadar shugaban kasar ta birnin tarayya Abuja. ranar Alhamis watan Janaaru 14, 2016.
Wasu daga cikin iyayen yaran da 'yan ta'adda suka sace a makarantar Chibok, a wata ganawa da shugaban kasa Muhammadu Buhari a fadar shugaban kasar ta birnin tarayya Abuja. ranar Alhamis a watan Janairu 14, 2016.
Wasu daga cikin iyayen yaran da 'yan ta'adda suka sace a makarantar Chibok, suna rike da allo dake rubutun bukatar su ta a dawo musu da 'yayansu. a wata ganawa da shugaban kasa Muhammadu Buhari a fadar shugaban kasar ta birnin tarayya Abuja. ranar Alhamis watan Janaaru 14, 2016.
Wasu daga cikin iyayen yaran da 'yan ta'adda suka sace a makarantar Chibok, suna kuka a wata ganawa da shugaban kasa Muhammadu Buhari a fadar shugaban kasar ta birnin tarayya Abuja. ranar Alhamis watan Janaaru 14, 2016.