Shirin Domin Iyali na wannan makon, zai kawo muku bitar abin da wasu al'ummar Nijar ke fatan ganin hukumomin kasar sun sa gaba a wannan shekarar ta 2023 da muke ban kwana da ita.
Saurari cikakken shirin da Alheri Grace Abdu ta gabatar:
Your browser doesn’t support HTML5
DOMIN IYALI: Waiwaye-Canjin Da Al’ummar Nijar Ke Nema Daga Shugabanni 10'12".mp3