'Yan Kasar Kenya sun kada kuri'un zaben sabonshugaban kasa da na 'yan majalisa .
Yan Kasar Kenya Sun Kada Kuri'u Zaben Sabon Shugaba Yau Talata

9
Lydia Gathoni Kiingali mai shekaru 102 ita ma ta jefa kuri'arta a runfar kåda kuri'u dake Gatunda a arewacin Birnin Nairobi.

10
Runfunan Zaben shugaban kasar Kenya na shekarar 2017 a tsakiyar birnin Nairobi.

11
Mutane sun yi layi a filin ajiye motocin domin su kada tasa kuri'u a tsakiyar birnin Nairobi.
Facebook Forum