Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Watan Disamba Za a Yi Zaben Shugaban Kasa a Congo


Oxfam activists with 'Big Heads' of Russia's President Vladimir Putin, Italy's Prime Minister Mario Draghi, France's President Emmanuel Macron, U.S. President Joe Biden, Britain's Prime Minister Boris Johnson, Germany's Chancellor Angela Merkel, Canada's Prime Minister Justin Trudeau, India's Prime Minister Narendra Modi and China's President Xi Jinping perform in a Scottish pipe band, as the U.N. Climate Change Conference (COP26) takes place in Glasgow.
Oxfam activists with 'Big Heads' of Russia's President Vladimir Putin, Italy's Prime Minister Mario Draghi, France's President Emmanuel Macron, U.S. President Joe Biden, Britain's Prime Minister Boris Johnson, Germany's Chancellor Angela Merkel, Canada's Prime Minister Justin Trudeau, India's Prime Minister Narendra Modi and China's President Xi Jinping perform in a Scottish pipe band, as the U.N. Climate Change Conference (COP26) takes place in Glasgow.

Shugaban Demokaradiyar Jamhuriyar Congo Joseph Kabila yace za a gudar na zaben shugaban kasa a ranar 23 ga watan Disamba, amma kuma bai yi wani karin bayani game da shirinsa ga zaben ba.

Shugaba Kabila ya yi wannan jawabi ne ga al’umma ta telbijin kasar a jiya Alhamis inda ya tabbatar da cikakken mutunta kudin tsarin mulkin kasar.

Sai dai yan adawa sun bayyana shakkunsu cewa zai nemi ya ci gaba da derewa bisa mulki.

Patrick Muyay dan majalisa na jami’aiyar adawa ta PALU yace fahimtarsa, dokokin kasa sun biwa shugaban kasa damar mulki tsawon wa’adi biyu, a don haka yake ganin Kabila zai iya shiga takara.

Wa’adi mulkin Kabila na biyu a matsayin zababben shugaba na karewa ne a 2016. Amma tashe tashen hankula da ayyukan yan bindiga da matsalolin shirya zabe, sun sa an dakatar da gudanar da zabe har sau biyu.

Kabila ya jagorancin DR Congo tun lokacin da aka kashe mahaifinsa Laurent Kabila a shekarar 2001.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG