Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Amurka Ta Fitar Da Jerin Sunayen Kasashen Da Ke Take Hakkin Bil Adama a Kullum


Amurka ta ce da China da Rasha masu yada tashin hankali a duniya ne, saboda yadda su ke kin kiyaye hakkin dan adam; haka ma Koriya Ta Arewa da Iran.

A rahotonta na shekara-shekara kan hakkin dan adam wanda ta fitar jiya Jumma’a, Ma’aikatar Harkokin Wajen Amurka ta zargi kasashen hudu da take hakkin dan adam, ciki har da batun ‘yancin fadin albarkacin baki da batun kare tsirarun mabiya wasu addinai da kuma kananan kabilu.

Mukaddashin Sakataren Harkokin Wajen Amurka John Sullivan ya fadi a babin gabatarwa na rahoton cewa kasashen hudu “su na take hakkin mutanen da ke cikin kasashensu kulluyaumin.”

Facebook Forum

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG