Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Ranar 9 Ga Watan Oktoba Za A Fara Jigilar Alhazan Najeriya Zuwa Gida


Hajj
Hajj

Alhazan Najeriya 10 ne suka rasu a bana a wajen aikin Hajji

A daidai lokacin da aka kammala aikin Hajjin bana, an tabbatar da mutuwar alhazan Najeriya goma a kasa mai tsari.

Yawancin alhazan Najeriya sun maida hankali ne kan yiwa kasar su addu'a da rokon Allah ya kawo karshen ibtila'in zubar da jinin da ake fama da shi a kasar. Shi Amiru Hajjin bana yayi iirin wannan addu'a ga kasar Najeriya.

please wait

No media source currently available

0:00 0:02:02 0:00
Shiga Kai Tsaye

Wakilin Sashen Hausa Nasiru Adamu el-Hikaya ne ya aiko da rahoton daga Muzdalifah, kasar Saudiyya.

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 3:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 2:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG