Ministan yada labarai na Najeriya, Lai Mohammed, ya ziyarci garin Bama a Jihar Borno domin ganewa idanunsa halin da ake ciki bayan da aka kwato garin daga hannun 'yan ta'addar Boko Haram
Lai Mohammed Ya Ziyarci Sojoji A Bakin Daga A Garin Bama

15
Sojojin birged din da ta kwato garin Bama daga hannun 'yan Boko Haram