Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Kungiyar Kare Hakkin Bil Adama Ta Ce An Tafka Laifukan Yaki A Libiya


Kungiyar kare hakkin bil Adama ta Amnesty International, ta ce tana da hujjoji da suka nuna cewa bangarorin da ke takaddama da juna a kokarin karbe ikon Tripoli, babban birnin Libya sun tafka laifukan yaki.

Wani rahoto da kungiyar ta Amnesty mai hedkwata a London ta fitar a jiya Talata, ya nuna cewa mayakan sa-kai sun kashe fararen hula da dama tare da raunata wasu, ta hanyar kai hare-hare.

Kungiyar ta ce ta tattara wadannan bayanai ne a binciken da ta gudanar a yankunan da ake tafka fada, tun bayan barkewar rikici a ranar hudu ga watan Afrilu, inda tawagarta ta ziyarci wurare 33 da aka kai hare-haren sama da na kasa, ta zanta da shaidu.

Facebook Forum

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 3:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 2:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG