Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Gwamnan Jihar Osun Adegboyega Oyetola Ya Yi Nasara A Kotun Koli


Gwamna Adegboyega Oyetola
Gwamna Adegboyega Oyetola

A Najeriya Alkalan Kotun Koli 5 cikin 7 ne suka tabbatar da nasarar da gwamnan jihar Osun Adegboyega Oyetola na Jammiyyar APC yayi a zaben da ya gudana ranar 28 ga watan Satumbar shekarar 2018 da ta wuce.

Magoya bayan gwamnan a yau suna ta nuna farincikin su da bayyana ra'ayoyin su kan wannan nasarar da ta tsaida Adegboyega Oyetola a matsayin zababben gwamnan jihar Osun.

Dan takarar jamiyar PDP Sanata Ademola Adeleke ne ya daukaka kara zuwa kotun koli, amma lauyan gwamnan Oyetola a hirar sa da wakiliyar muryar Amurka, ya nuna tashi murnar, yace yanzu komai zai cigaba, don gwamnan zai natsu, ya koma kan aiki cikin kwanciyar hankali, don yin aikin da yakamata sosai a jihar Osun.

Ga rahoton Medina Dauda.

please wait

No media source currently available

0:00 0:01:44 0:00

Facebook Forum

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 3:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 2:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG