Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

A Jihar Niger Ana Zargin Sai An Bada Cin Hanci Kamin Maniyyata Su Sami Kujerar Hajji


Mahajjata suke aikin hajji.
Mahajjata suke aikin hajji.

A Jihar Niger dake arewacin Nijeriya masu aikin hajjin bana suna zargin an tilas ta musu bada cin hanci kamin a basu kujerar tafiya aikin hajjin bana.

A jihar Niger ana zargin ana cuwa-cuwar aikin Hajjin Bana. Wadanda suka samu kujerar aikin hajjin bana a wasu sassan jihar sun ce sai da suka bada cin hancin daga Naira dubu dari zuwa sama. Kamar yadda zaku ji cikin wannan rahoto da wakilinmu Mustapaha Nasiru Batsari ya aiko mana daga Minna.

please wait

No media source currently available

0:00 0:02:55 0:00
Shiga Kai Tsaye
Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:03:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG