Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Ta Wacce Hanya Tsayar Da Bahause Takara A Karamar Hukumar Agege Jihar Legas Zai Kara Dankon Zumunci Tsakanin Matasa?


a yayinda matasa a wasu sassan Najeirya ke ta kiraye kirayen raba kasa musanman tsakanin kudu maso gabashi da arewacin najeriya, al’ummar kabilar yarbawa a jihar Legas sun amince da tsaida wani dan arewacin kasar a matsayin dan takarar mukamin shugaban karamar hukumar agege. Ta yaya wannan zai shafi zaman lafiya a daukacin Najeriya?

  • 16x9 Image

    Ibrahim Jarmai

    Ibrahim Jarmai, ma’aikacin jarida (International Broadcaster Multi Media) a sashen Hausa na muryar Amurka, mai gabatar da shirye shirye a radio da talabijin, da kuma shafukan yanar gizo, dan asalin jihar Kasina.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG