Ana zargi cewa masu goyon bayan Jonathan sun rabawa wasu mata Naira 1.000 daya-daya domin kawo cikas ga zanga-zanga akan ‘yan matan da aka sace, a Abuja. Daya daga cikin irin wadannan matan ta kowa da abin da ya samu amma ita kudin mota ne kawai.
Fada ya Kaure Tsakanin Masu Zanga-Zangara Abuja, Akan ‘Yan Matan da Aka Sace, 28 ga Mayu 2014

5
Magoya bayan shugaba jonathan sun yi arangama da masu zanga-zanga akan ‘yan matan da aka sace.

6
Magoya bayan shugaba jonathan sun yi arangama da masu zanga-zanga akan ‘yan matan da aka sace.

7
Magoya bayan shugaba jonathan sun yi arangama da masu zanga-zanga akan ‘yan matan da aka sace.

8
Magoya bayan shugaba jonathan sun yi arangama da masu zanga-zanga akan ‘yan matan da aka sace.